Bangaren kasa da kasa, an fitar da wani bayani domin sawaka wa wadanda suke zaune a yankunan da ran aba ta faduwa a cikin yanknan turai dangane da azumin watan Ramadan mai alfarma.
2015 Jun 12 , 23:34
Bangaren kasa da kasa, an bude wata tasha ta talabijin da radio na musulmi a tarayyar Najeriya mai suna Manarh da nufin kara fadar da musulmi a kasar da ma saran kasashen yammacin Afirka.
2015 Jun 12 , 23:30
Bangaren kasa da kasa, kungiyar gwagwarmayar mslunci a Lebanon ta Hizbullah ta yi kakkausar suka dangane da kisan gillar da ‘yan Takfiriyyan Nusra suka yi wa fararen hula 40 yan Duruz a Syria.
2015 Jun 12 , 23:28
Bangaren kasa da kasa, wasu Indiyawa masu tsatsauran ra’ayi sun kwace iko da asallacin Makhdum Shah mallakin musulmia cikin kasar.
2015 Jun 11 , 23:45
Bangaren kasa da kasa, wata mata mai tsanain kiyya da muslunci ta nuna wasu zanen batunci ga manzo (SAW) a birnin Sent Luis na kasar Amurka a matsayin damar fadin albarkacin baki.
2015 Jun 11 , 23:43
Bangaren kasa da kasa, an keta alfarmar alkur’ani mai tsarki da kuma littafan adduoi a masallacin mabiya tafarkin shi’a na Alhaifa kasar Bahrain.
2015 Jun 11 , 23:41
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar karatu da hardar kur;ani mai tsarki ta duniya daga kafe 9 zuwa karfe 13 a cikin babban ginin cibiyar kasuwancin kasar.
2015 Jun 10 , 23:52
Bangaren kasa da kasa, babban malamin jami’ar Azhar ta kasar Masar ya zargi wasu kasashen yammacin Turai da na Larabawa da hannu a goyon bayan ayyukan ta’addanci a kasar ta Masar.
2015 Jun 10 , 23:49
Bangaren kasa da kasa, Hamid Reza Farzam bababn dakaraktan kamfnin dillancin labaran Iqna ya gana da karamin jakadan Iran a kasar Malayzia tare da halartar wasu daga cikin makaranta kur’ani.
2015 Jun 10 , 23:48
Bangaren kasa da kasa, A cikin wanann mako ne ake gudanar da wani baje kolin kayayyakin Ramadan a birnin Capetown na kasar Afirka ta kudu tare da halatar jama’a.
2015 Jun 09 , 22:37
Bangaren kasa da kasa, an bude wata sabuwar cibiya ta masu gwagwarmaya da zaluncin mahukuntan kasar Bahrain mazauna kasar Jamus domin gudanar da harkokinsu a kasar.
2015 Jun 09 , 22:34
Bangaren kasa da kasa, sakamakon kalaman batunci da wani mutum bawahabiye ya yi na kafirta mabiya tafarkin iyalan gidan manzo a kasar Masar an cacar baki tsakaninsa da bakin shirin shirin.
2015 Jun 09 , 22:32