Tattakin Arbaeen A Kan Hanyar Basara Zuwa Karbala
Al'ummar Iraki na ci gaba da yin tattali zuwa taron arbaeen na Imam Hussain (AS) daga sassa daban-daban na kasar, duk kuwa da cewa bana an dauki kwararan matakai domin domin tabbatar da cewa an kiyaye kaidiji da aka gindaya domin kacewa kamuwa da cutar corona.