Tehran (IQNA)Mahukunta a kasar Afirka ta kudu sun bayar da izinin sake bude wata makabarta ta musulmi domin bizne gawawwakinsu, sakamako karuwar masu mutuwa saboda corona.
Lambar Labari: 3485671 Ranar Watsawa : 2021/02/20
Tehran (IQNA) Anwar Shuhat Anwar a yayin wata tilawa da ya yi a Husainiyar Kermansha a kasar Iran.
Lambar Labari: 3485635 Ranar Watsawa : 2021/02/09
Tehran (IQNA) kotun kasar Afirka ta kudu ta yanke hukunci da ya bayar da dama ga mata musulmi jami’an tsaro a kasar da su saka lullubi a kansu.
Lambar Labari: 3485601 Ranar Watsawa : 2021/01/29
Tehran (IQNA) masallacin Nizamiye da ke kasar Afirka ta kudu yana daga cikin masallatai mafi girma a duniya.
Lambar Labari: 3485416 Ranar Watsawa : 2020/12/01
Tehran (IQNA) musulmin kasar Afirka ta kudu na shirin kalubalantar hukuncin wata kotu da ya hana yada kiran salla a wani masallacin musulmi.
Lambar Labari: 3485159 Ranar Watsawa : 2020/09/07
Tehran (IQNA) babban masallacin tarihi na kasar Afirka ta kudu ya kama da wuta a daren jiya.
Lambar Labari: 3485118 Ranar Watsawa : 2020/08/25
Tehran (IQNA) an gudanar ad tarukan idin Ghadira jami’ar Almustafa a kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3485069 Ranar Watsawa : 2020/08/09
Tehran (IQNA) akalla mutane 5 ne suka rasa rayukansu a wata musara wuta a Johannesburg a kasar Afirka ta kudu a lokacin da aka yi garkuwa da wasu.
Lambar Labari: 3484974 Ranar Watsawa : 2020/07/11
Tehran (IQNA) darasin falsafar musulnci da cibiyar musulunci a birnin Johannesburg ta gabatar ta hanyar yanar gizo a cikin wata Ramadan ya samu babbar karbuwa.
Lambar Labari: 3484848 Ranar Watsawa : 2020/05/29
Tehran (IQNA) diyar marigayi Imam Khomeini za ta gabatar da jawabin ranar Quds ta duniya a kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3484792 Ranar Watsawa : 2020/05/13
Tehran (IQNA) mutane 2,159 ne daga kasashen duniya suka yi rijistar karatun falsafar musulunci a yanar gizo.
Lambar Labari: 3484764 Ranar Watsawa : 2020/05/05
Tehran (IQNA) ‘yan sandan kasar Afirka ta kudu sun baiwa musulmi hakuri lan cin zarafin da wani dan sanda ya yi a kan addinin musulunci.
Lambar Labari: 3484750 Ranar Watsawa : 2020/04/27
Jama’a da dama ne suka yi gangami a birnin Pretori na Afrika domin nuan kyama ga siyasar Amurka.
Lambar Labari: 3484442 Ranar Watsawa : 2020/01/23
Bangaren kasa da kasa, an shirya wani taro kan jawo hankulan musulmi zuwa yawon bude a Afrika ta kudu.
Lambar Labari: 3484154 Ranar Watsawa : 2019/10/14
Bangaren kasa da kasa, al'ummar Afrika ta kudu sun nuna goyon bayan ga al'umma Palastine sun kuma nemia saka sunan Laila Khaled a wani titi a kasar.
Lambar Labari: 3483698 Ranar Watsawa : 2019/06/01
Bangaren kasa da kasa, kwamitin mabiya addinin muslunci a kasa Afrika ta kudu MJC ya yaba da kame mutane uku da ake zargi da kai kan masallacin Imam Hussain (AS).
Lambar Labari: 3483030 Ranar Watsawa : 2018/10/06
Bangaren kasa da kasa, Wasu mahara sun kai farmaki cikin wani Masallaci a shiyar kudu maso yammacin kasar Afrika ta Kudu, inda suka kashe mutane biyu.
Lambar Labari: 3482758 Ranar Watsawa : 2018/06/14
Bangaren kasa da kasa, gungun makaranta kur’ani na Taha sun isa kasar Afirka ta kudu inda suka gudanar da karatu a Pretoria.
Lambar Labari: 3482744 Ranar Watsawa : 2018/06/10
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taro a birnin Pretoria na kasar Afirka ta kudu tsakanin mabiya mazhabar shi’ar Ahlul bait da ‘yan sunna a ranar tunawa da rasuwar Imam Khomeini (RA).
Lambar Labari: 3482735 Ranar Watsawa : 2018/06/07
Bangaren kasa da kasa, akwai yiwuwar a sake kaddamar da harin ta'addanci kan msuulmi a kan masallatan a Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3482658 Ranar Watsawa : 2018/05/14